Labarai da dumi-dumi, cikakkun rahotanni da sharhi mai zurfi kan rikice-rikice da tashin hankali a fadin Afrika. English: @HumAngle_

Joined November 2021
181 Photos and videos
A yanzu haka akwai ‘yar shekara 2 da ke hannun Boko Haram bayan an sace ta a harin Ngoshe a Arewa maso Gabashin Najeriya. Haka kuma akwai yara ‘yan shekara 7 da 10. HumAngle ta tabbatar da cewa an tilasta wa ɗaya daga cikin waɗanda aka sace auren ɗaya daga cikin ‘yan ta’addan.
4
3
106
HumAngle Hausa retweeted
Ana shirin buɗe baki a Ramadan, harin ‘yan ta’adda ya tilasta wa Bintu tserewa daga Ngoshe, Borno. Amma ‘ya’yanta biyu da jikokinta biyu an tafi dasu. Yanzu tana zaune a Pulka, tana jiran ranar da za ta sake ganinsu. #BirbishinRikici Kalla Bidiyon anan:youtu.be/x4VhQJfolrQ
10
12
1,959
HumAngle Hausa retweeted
An kashe biliyoyin naira domin kare makarantu bayan sace ‘yan matan Chibok. Amma cikin sama da shekara 10, an yi garkuwa da sama da ɗalibai 1,680. Ina kuɗin suka tafi, kuma me ya sa har yanzu makarantu ba su da tsaro? Ku kalla cikakken bayanin anan:youtube.com/watch?v=-9bfWFw6…
7
7
233
HumAngle Hausa retweeted
In times of conflict and crisis, accurate reporting becomes a lifeline. Help us keep you informed with facts you can trust. Donate to HumAngle here: support.humanglemedia.com/
4
6
492
HumAngle Hausa retweeted
Sau biyu Gina Bashir mai shekara 46 tana barin gida don gujewa harin Boko Haram. Ta rasa yan uwa da masoya da yawa saboda haka. A wannan shiri na Birbishin Rikici, ta gaya mana labarinta na gudun tsira da kuma burikan da take da su akan yayanta. youtu.be/Mnke_wUvbhA?si=L8oZ…
3
3
245
HumAngle Hausa retweeted
Christie Garba ta tsere daga Yobe zuwa Gombe sakamakon rikicin Boko Haram, inda ta fara sabuwar rayuwa ta hanyar kasuwanci don tallafa wa iyalinta. Kalla cikakken labarin anan: youtu.be/rftL18EkGsE
2
4
327
HumAngle Hausa retweeted
Adisu Abba ta fita girbin wake kamar yadda ta saba. Amma a hanyarta ta dawowa gida, rayuwarta ta sauya har abada bayan ta gamu da ‘yan Boko Haram. Kalli cikakken labarin anan: youtu.be/YjrVYMAMpVE
7
6
446
HumAngle Hausa retweeted
Boko Haram has led to the deaths of over 350,000 people and displaced over three million more. But how did its army come to be? In this investigation, we speak to members, victims, and find archival materials to trace the strategy that made that army possible. #TheBHarmy humanglemedia.com/the-making…
3
52
98
15,280
HumAngle Hausa retweeted
In this episode of #VOV, we tell the story of 45-year-old Adisu Abba, who had to work as a midwife while being held captive by the Boko Haram terror group. She worked in extreme conditions to help bring life into the world. Watch: youtu.be/9UDJCLCyRcQ
18
23
1,377
HumAngle Hausa retweeted
The #Kwaramassacre did not happen without warning. Yet, no preventive measure was taken. Terrorists stormed the Woro and Nuku communities, setting homes ablaze, killing 170 people, and displacing 941 others.
1
12
14
669
HumAngle Hausa retweeted
In 2025, HumAngle travelled to villages affected by climate crises in the #Sahel. Following our reporting, the Yobe State government handed over 10 designated sites for the construction of hybrid solar-powered boreholes across 10 oasis communities to cushion the effects of climate-induced crises contaminating water sources in the area. humanglemedia.com/help-is-co…
8
9
383